Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya Malcolm Omirhobo ya tanka wa shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi kan batun kiransa dan ta'adda.
Ministan noma na kasa, Sanata Abubakar Kyari ya ce gwamnatin tarayya na fatan sauke farashin taki da sauran kayan shuka a Najeriya domin bunkaa noma.
Hukumar jiragen kasa ta Najeriya, NRC ta ce za ta kaddamar da taswirar jiragen kasa da za ta ba kowace jihar damar amfana da layin dogo a Najeriya.
Dr Hakeem Baba-Ahmad ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da kar ya ce Amurka kan barazanar Trump. Ya bukaci ya yi wa 'yan Najeriya bayani kai tsaye.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
Gwamnatin Najeriya ta warware wasu abubuwa da Donald Trump ya fada game da kasar a taro da jakadun kasashen waje a Abuja. An yi taron a Abuja ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
Kungiyar likitoci ta NARD ta fara yajin aiki na ƙasa baki ɗaya, inda take neman karin albashi, gyaran asibitoci, da inganta yanayin aiki don kare lafiyar jama’a.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shawarci yan kasar nan da su kwantar da hankulansu a duk da barazanar da Donald Trump ya yi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari