Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar ya tabbatar da cewa gwamnati za ta bayar kariya ga duk sojan da ya yi aikinsa.
A labarin nan, za a ji cewa Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto a kan yadda manufofin Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu suka gaza taimakon talakawa.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya ce babu wani gwamna ko shugaban ƙaramar hukuma da zai ƙara kuka da rashin kuɗi a mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Muhalli, Malam Balarabe Lawal, ya rasa mahaifiyarsa, Hajiya Dayyabatu Lawal Aliyu, wadda ta rasu a Zariya bayan rashin lafiya mai tsawo.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC ta bayyana neman tsohon gwamna Timipre Sylva saboda zargin karkatar da kuɗin gina wata matatar mai.
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
Kungiyoyin duniya da dama sun karyata ikirarin shugaban Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. EU, AU da ECOWAS sun karyata ikirarin Trump na Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya kara wa masu kadarori a wasu sassan birnin tarayya wa'adin kwanaki na biyan harajin N5m.
Hukumar alhazai ta kasa, NAHCOn ta saki sabon jadawalin kudin Hajjin bana na 2026 bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci a rage kudin aikin Hajji a Najeriya
Gwamnatin Najeriya
Samu kari