Gwamnatin Najeriya
A ranar Alhamis aka hango shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu yana rusa kuka a kotu. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyi game da kukan da Kanu ya yi.
Jakadan Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, Michael Waltz, ya kai rahoto kan “kisan Kristoci” a Najeriya zuwa kwamitin tsaro na Majalisar domin daukar mataki.
'Yan majalisar dokokin Amurka sun rabu gida biyu kan zargin da shugaban kasa Donald Trump ya yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Wata 'yar majalisar Amurka, Sara Jacobs ta soki matakin Donald na barazanar kai hari Najeriya kan zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Ta ce hakan ya saba doka.
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun tarayya ta Abuja ta tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta yankewa Nnamdi Kani hukunci a wannan rana ta Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin 'yan kasar nan sun fusata, suna neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar shugabancin Najeriya saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Binuwai ya bayyana cewa da ace akwai matsalar kisan kiristoci a Najeriya, shi ne zai fara kwamatawa a idon duniya.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari