Nade-naden gwamnati
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tsige Sanusi Surajo Kwankwaso daga matsayin mai ba shi shawara kan harkokin siyasa, ya maye gurbinsa da Mustapha Bakwana.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba zai bari a ba kowa mukami ba sai dan jam'iyya, wanda ya yi mata wahala bayan zaben 2027.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya dauki matakin kokar daya daga cikin hadimansa. Korar da aka yi masa na da nasaba da zanga-zangar da aka yi a jihar.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamnan ya sauya wa wasu daga cikin kwamishinoninsa ma'aikatun da za su jagoranta.
Olubadan na Ibadan, Oba Rashidi Ladoja, ya karyata rade-radin watsi da Alaafin na Oyo, yana mai jaddada haɗin kai da cigaban al'umma da kuma hukuncin kafofin sadarwa
Lai Mohammed ya ƙaddamar da wani littafi da ya rubuta, inda ya bayyana sirrin amanar da ke tsakaninsa da tsohon Shugaban Ƙasa Buhari tun daga 2012 zuwa 2025.
Sanata Basiru ya nemi Nyesom Wike ya yi murabus, yayin da magoya bayan APC suka yi zanga-zanga a Abuja suna neman Shugaba Tinubu ya kori Ministan na FCT nan take.
Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya nesanta kansa da yakin neman takarar gwamnan Neja a 2027 tare da dakatar da hadiminsa Sa’idu Enagi da ya yi rubutun.
Nade-naden gwamnati
Samu kari