Nade-naden gwamnati
Jam'iyyar APC a jihar Anambra ta yi fatali da matakin Shugaba Bola Tinubu na nadin Bianca Ojukwu a matsayin Minista inda ta zargi shugaban da cin amanarta.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya takaita ma ministoci da shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya amfani da motoci uku da jami'an tsaro biyar a ayarinsu.
Yan Najeriya sun yi martani bayan Bola Tinubu ya kori ministoci. An bukaci Bola Tinubu ya kori Nyesom Wike, Bello Matawalle da ministan makamashi.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi magana kan sauran Ministoci da aka sallama inda ya yabawa Bola Tinubu kan daukar matakin da ya yi a gwamnatinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura wasika ga majalisar dattawa domin tantance ministocin da ya zaɓo. A ranar Laraba majalisar dattawa za ta tantance ministocin.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Mutanen yankin Neja Delta sun caccaki Bola Tinubu kan zargin rusa musu ma'aikata. Wasu daga cikinsu sun yi madalla da rusa ma'aikatar da Bola Tinubu ya yi.
Sabon shugaban hukumar da'ar ma'aikata (CCB), Abdullahi Bello ya sha alwashin raba ma'aikatan kasar nan da cin hanci da rashawa tare da dawo da martabar aiki.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta yi magana awanni kadan bayan sallamar ta daga mukaminta inda ta yi godiya ga Shugaba Bola Tinubu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari