Nade-naden gwamnati
Shugbaan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Sunday Dare, tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari a matsayin mai ba shi shawara ta mussmman.
Bayan korar ministoci, Bola Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar da'ar ma'aikata ta kasa. Sabon shugaban ya ce zai yaki cin hancida rashawa ba sani ba sabo
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da nadin Bianca Odinaka Odumegu-Ojukuwu a matsayin ƙaramar Ministar harkokin waje da wasu ƙarin mutane biyar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ji kiraye-kirayen al'umma da ya sallami wasu Ministoci har guda biyar daga mukamansu a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya fusata da kwamishinan ilimi kan ayyukan gyaran makaranta inda ya ce ya yi masa karya kan cigaban ayyukan.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akwai yiwuwar Bola Tinubu ya sallami wasu daga cikin Ministoci a wannan mako bayan wata doguwar ganawa a jiya Litinin.
'Yan Kano sun rike mai taimakawa shugaban kasa kan harkokin ‘yan majalisar wakilan tarayya. A 2023 Bashir Lado kuma ya samu makamancin wannan matsayi.
Hawaye da firgici sun mamaye wasu mazauna Abuja yayin da hukumar FCTA karkashin jagorancin Nyesom Wike ta fara rusa wasu gine-gine a ranar Alhamis.
Nade-naden gwamnati
Samu kari