Nade-naden gwamnati
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya umarci a gaggauta gyara tashar wutar lantarki, yayin da kamfanin TCN ya gargadi cewa tashar wutar na iya sake lalacewa
Sabon ministan ma’aikatar dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, ya ce aikin da zai fara aiwatarwa shi ne tabbatar da zamanantar da harkar kiwo a kasar nan.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya maye gurbin shugaban alkalan jihar wanda Allah ya yi wa rasuwa bayan doguwar jinya ranar 4 ga watan Nuwamba, 2024.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya jaddada cewa tallafin mai ya tafi kenan har abada, ba gud] da ja da baya game da manufofin Bola Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Aed Tinubu ya faɗawa sababbin ministoci cewa su tabbaci haƙiƙa ƴan Najeriya za su rika zaginso to amma su jajirce kan aikin da aka ɗora masu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kwamishinan INEC mai kula da shiyyar Arewa maso Yamma, sanan ya nada wanda zai maye kuejrar REC na jihar Ogun.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci bakwai da ya naɗa, hakan na zuwa ne bayan majalisar dattawa ta gama tantance su.
Ministocin da Bola Tinubu ya nada sun isa fadar shugaban kasa domin rantsar da su. Za a rantsar da ministocin ne bayan majalisar dattawa ta tantance su.
A yanzu idan akwai wata kujerar da za a kira ‘ka fi minista’ a gwamnatin tarayya, Hadiza Bala Usman ce a kai. Ita ce ta ke da ta-cewa a kan makomar ministoci.
Nade-naden gwamnati
Samu kari