Nade-naden gwamnati
Tinubu ya nada shugabanni a hukumomin tarayya 42 a shekarar 2025. Manufar hakan ita ce inganta shugabanci da samar da aiki ta hanyar wakilcin kowane yanki.
Bayan rawar da Kwamishinan Sufuri ya taka wajen belin wani da ake zargin da safarar kwaya, Abba Kabir Yusuf ya kafa kwamitin bincike na musamman a Kano.
Gwamna Peter Mbah ya rantsar da sababbin kwamishinoni 6 tare da sauya wurin aikin wasu. Ya bukace su su fara aiki nan take domin kokarin cimma burikan gina Enugu.
Tinubu ya naɗa Farfesa Yusuf Muhammad Yusuf a matsayin kwamishinan NLRC bayan Fatima Alkali ta ƙi amincewa da mukamin, ana jiran tantancewar majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwa bayan ɓullar labarin cewa ɗan tsohon shugaban kasa Muhammed Babangida ya ƙi karɓar nadin Tunibu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya naɗa Muhammad Babangida shugaban Bankin Noma tare da wasu mutane takwas a hukumomin tarayya domin farfaɗo da shugabanci.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa Ibrahim Gambari, tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, ya ce akwai masu juya akalar gwamnati.
Sanata mai wakiltar Abuja a a Majalisar Dattawa, Ireti Kingibe ta bayyana cewa a iya hangenta, babban kuskuren Shugaba Bola Tinubu shi ne naɗa Nyesom Wike.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada sabon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin jihar Kano. Nadin na zuwa ne wata shida bayan an soke ofishin.
Nade-naden gwamnati
Samu kari