Nade-naden gwamnati
Fadar shugaban kasa a birnin tarayya Abuja ta yi magana kan jita-jitar cewa an sauya Sanata George Akume daga mukaminsa na sakataren gwamnatin tarayya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ismael Ahmed a matsayin shugaban PCNGi domin rage wa ‘yan kasa raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi a farkon mulkinsa.
Majalisar dokokin jihar Taraba, ta musanta jitacjitar da ke cewa tana shirin sauya mataimakin jihar daga kan mukaminsa. Ta ce ko kadan ba haka zancen yake ba.
Gwamnatin jihar Taraba ta musanta nada sabon mataimakin gwamna. Gwamnatin ta ce babu kamshin gaskiya a cikin jita-jitar da ake yadawa a kafafen sada zumunta.
Gwamnatin Bola Tinubu ta rasa wasu manyan jami'ai a shekara biyu da hawa mulkin Najeriya. Ajuri Ngelale, Hakeem Baba Ahmed da Aliyu Audu sun yi murabus.
Tsohon gwamnan Ebonyi kuma ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu da ayyukan alheri da yake yi a kasa.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ce zai sallami dukkanin kwamishinonin da ba sa nuna ƙwazo a wajen aiki. Ya yi barazanar korarsu ne bayan ya koma APC.
Bayan wasu jiga-jiganta sun karbi muƙami a gwamnatin Agbu Kefas, jam’iyyar APC mai adawa a Taraba za ta hukunta ‘ya’yanta da suka amince ta tayin muƙaman.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana cewa idan har dagaske ana son ceto Najeriya, ya zama dole shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya kori wasu ministoci daga aiki.
Nade-naden gwamnati
Samu kari