Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda majalisar zartarwa ta kasa ta amince da sama da Naira biliyan 712 domin gyare-gyaren da ba a taɓa irinsa ba a filin jirgin kasar nan.
Malaman asibiti sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga yau Laraba, wanda zai shafi asibitoci 74 na tarayya da na jihohi a fadin Najeriya.
Gwamnatin tarayya za ta farfado da kamfanin auduga na Kaduna domin farfaɗo da masana’antu da ƙarfafa tattalin arzikin yankin Arewa da kasa baki ɗaya.
Darakta-Janar na hukumar NDE, Silas Agara, ya ce an fara diban yan Najeriya aiki inda za a fara rajista a yanar gizo daga 28 ga Yuli zuwa 11 ga Agustan 2025.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ba matakin rage harajin shigo da abinci zuwa kasar nan kariya.
A labarin nan, za a ji cewa hankalin wasu mazauna Kano ya fara kwanciya bayan hukumomi sun gano mesar da ta tsere daga gidan tsohon Akanta Janar na ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa T. A Muhammad Baba ya ɗora alhakin taɓarɓarewar yankin Arewa a kan sakaci da barin shugabanni suna abin da suka ga dama.
Tinubu ya nada shugabanni a hukumomin tarayya 42 a shekarar 2025. Manufar hakan ita ce inganta shugabanci da samar da aiki ta hanyar wakilcin kowane yanki.
NAFDAC ta kama lita 88,560 na sinadaran hada ababen fashewa a Kano. An cafke manaja yayin da ake neman mai gidan da ake zargin suna shigo da su daga Ogun.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari