Aikin Gwamnatin Najeriya
Hukumar CDCFIB ta sanar da ranar da za a cigaba da neman aiki bayan dakatarwa karo na uku. Matasan Najeriya za su cigaba da neman aiki ranar Litinin.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Gwamnatin tarayya ta bude shafin yanar gizo domin daukar matasa 30,000 aiki a hukumomin shige da fice, kashe gobara, NSCDC da gidajen gyaran hali.
A labarin nan, za a ji cewa Sarakuna a jihar Bauchi sun taushi magoya bayansu a kan nuna adawa ta hanyar tayar da rikici kan kirkirar sababbin masarautu.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar NNPP, Injiniya Buba Galadima ya bayyana cewa samar da yan sandan jihohi zai ba da damar cin zarafin al'umma.
Gwamnatin Najeriya ta amince da gudanar da taro na musamman kan farashin man fetur. Za a yi taron a ranakun 23 da 24 ga watan Yuli karkashin NMDPRA.
Gwamnatin Najeriya ta dage ɗaukar ma'aikata a Immigration, Civil Defence, da sauransu zuwa 14 ga Yuli, 2025. A cewar sanarwar, an samar da sabon shafin neman aikin.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Abdul Ahmed Ningi na Borno ta Tsakiya ya ce babu dalilin da zai sa kudin masu aikin kwangila na gwamnati za su ki fito wa.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari