Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Legas da 'yan Kwamitin GAC sun ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin neman gafara a kan zargin laifi da Gwamnan ya yi.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ce zai sallami dukkanin kwamishinonin da ba sa nuna ƙwazo a wajen aiki. Ya yi barazanar korarsu ne bayan ya koma APC.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Za a ji cewa jigo a APC, Injiniya Buba Galadima ya soki mulkin Bola Tinubu, ya ce babu wani ci gaba da aka samu a cikin shekaru biyu na mulkin APC.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa tun bayan hawansa mulki, bai karbo bashin ko sisin kobo ba. Ya bayyana cewa ya tsuke bakin aljihun gwamnati.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zai samu $7m a rana daga fitar da takin zamani, wanda ya sa ya nemi hadin gwiwa da NPA domin bunkasa harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Ma’aikatan hukumar nukiliya sun rufe Ma’aikatar Kudi a Abuja saboda bashin albashi da alawus, sun zargi minista da hana su hakkokinsu duk da roƙon da suka yi.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari