Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Gwamnatin Kebbi karkashin Gwamna Nasir Idris, ta dakatar da kwamishinan lafiya na jihar, Yunusa Isma’il. An bukaci ya kare kansa ko ya fuskanci wani hukuncin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Akwa Ibom ya fara motsa wa domin tabbatar da cewa mutanen da su ka zabe shi sun samu wutar lantarki a ko yaushe.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Kwastam ta kasa ta bayyana cewa daruruwan mutane ne su ka nemi guraben aiki tun bayan sun tallata neman aiki a 2024.
A labarin nan, za a ji yadda ruwa kamar da bakin kwarya a jihar Kaduna ya jefa bayin Allah a cikin wahala saboda rushewar muhallansu a sassa da dama.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Gwamnatin Najeriya ta fara shirin sauya tsarin aikin gwamnati kafin karshen shekarar 2025. Tsarin 1Gov zai taimaka wajen rage bata lokaci da rashawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba, 2025 a matsayin ranar hutun Maulidi na bana a Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari