Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta kara zarra a tsakanin takwarorinta, inda ta samu tara kudin shiga da ya ninka zuwa 100% daga abin da aka tara a baya.
Al labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta dawo da ci gaba da shirin daukar nauyin masu karamin karfi da ke bukatar aure a Kano, an ware masu biliyoyin Naira.
A labarin nan, za a ji cewa bayan daga likkafar tsohon shugaban hukumar, Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Suraj Sulaiman jagorancin hukumar kiddiga ta Kano.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen da su mallaki tashar tsandauri ta Kano sun bayyana abin da su ka sani a kan hannun jarin gwamnatin jihar a kamfaninsu.
A labarin nan, za a ji yadda iyalan wani dan kwangila da ya rasu su ka bibiyi hakkinsu daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf, wanda su ke bin gwamnatin Ganduje.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin Peter Obi na cewa manufofin Bola Tinubu sun jefa jama'a a cikin mawuyacin hali da talauci mai tsanani.
A labarin nan, za a ni yada Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda Najeriya ta fara samun sauki bayan matsalolin da kasar ta fuskanta.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed ya sallami wasu manyan jami'ai biyu daga aiki bisa laifin amfani da takardun bogi.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari