Aikin Gwamnatin Najeriya
Hukumar DSS ta kori jami’ai 115 bisa zargin rashawa da zamba, ta gargadi jama’a kan tsofaffin jami’an da ke amfani da sunan hukumar wajen cutar da mutane.
Ministan harkokin cikin gida, Dr. Tunji Ojo ya ba da umarnin gyara shafin daukar aikim hukumomin da ke karkashin CDCFIB, kuma ga dukkan alamu an aamu ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yanke hukunci a kan muhimman batutuwa ba tare da nazari yadda ya dace ba.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya a Kano, Barista Abba Hikima ya buga lissafin shekarun da suka ragewa Maryam Sanda a gidan kurkuku bayan yafiyar Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin rarraba hasken wutar lantarki ya bayyana cewa za a samu matsalar daukewar wuta a wasu yakunan babban birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ned Nwoko ya mika wasu shawarwari ga gwamnatin tarayya a kan yadda za a dawo da zaman lafiya yankin Kudu maso Gabas.
Tsohon Ministan Harkokin Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa fasahar zamani kamar AI ba za su kwace ayyyukan mutane ba sai dai su karo dama.
Hukumar CDCFIB ta kori jami’an shige da fice 11, ta ladabtar da wasu 21 saboda cin hanci, karya doka da rashin ladabi, inda ta kuma ja kunne sauran jami'an NIS.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari