Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata ta wannan shekarar, minista Olubunmi Tunji-Ojo ya tabbatar.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yauzu haka ta na tunanin sauyawa daurarrun da ke Suleja matsuguni domin dakile yunkurinsu na guduwa daga fursun din
A yayin da ake maganar Shugaba Bola Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, an fara kuka da shi. Kamar dai Muhammadu Buhari, ana zargin shugaban yana fifita mutanensa.
Hukumar da ke kula da harkokin kamfanoni (CAC) ta gargadi 'yan Najeriya da su yi hattara da 'yan damfara biyo bayan bullar rahoton cewa ta fara daukar aiki.
Hukumar FIRS ta ce ta samu kudin shigar da ba a taba gani a Najeriya ta babin kudin shiga. An tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 12.3 ta haraji a 2023.
A cewar Hukumar Lafiya ta Duniya, sauyin yanayi na yin tasiri ga rayuwa da lafiyar bil'adama, da wannan gwamnatin Nijeriya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 6.
Nyesom Wike, ministan FCT, Abuja, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka a watan Mayu a murnar cika shekara guda akan karagar mulki.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari