Aikin Gwamnatin Najeriya
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Tinubu ta bukaci yan Najeriya su kara juriya domin ciyar da Najeriya gaba. Shugaban kungiyar, Dahiru Hammadikko ne ya yi bayanin
Osita Chidoka ya soki gwamnatin Najeriya a kan maido alaka da kamfanin Emirates. Ministan jirage ya hada jigon PDP da Atiku ya yi masu kifa daya kwala a dandalin X.
Gwamnatin Najeriya na bukatar sama da Naira biliyan 35 domin sake farfado da wani sashe na kamfanin karafa na Ajaokuta. Wannan zai taimaka wajen gina tituna a kasar.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fitar da fom a shafin yanar gizo da zai ba yan Najeriya na gida da kasashen ketare damar mallakar gida cikin sauki a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Malam Isa Yuguda ya ce shugaba Bola Tinubu ba shi da laifi kan wahalhalun rayuwa da yan Najeriya ke ciki a halin yanzu.
A yau kuma an ji gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. ta kwallafa rai a kan dukiyar 'yan fansho. Mutane sun ce babu hikima a taba kudin jama'a da sunan yin ayyuka.
Za a ji Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da aniyarta na fara amfani da kudaden yan fansho domin ayyukan gina kasa. Sai dai Atiku Abubakar ya soki kudurin.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta fara tunanin ɗaukar kuɗin ƴan fansho ta yi amfani da su a ɓangaren ayyukan more rayuwa a faɗin Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari