Aikin Gwamnatin Najeriya
Kalu Aja ya kawo shawarar karya abinci a cikin 'yan watanni. Idan ‘yan kasuwa su ka samu $1 a kan N2000, masanin tattalin arzikin ya ce abinci zai sauko.
Wasu kayan da ake shigo da su daga ketare za su rage tsada kwanan nan. Akwai kaya 60 da gwamnati ta cirewa VAT domin kawo saukin tattalin arziki.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta aiwatar da karin N32,000 ga ma'aikatan da suka yi ritaya yayin da ta aiwatar da sabon albashi na N70,000 a kasar.
Gwamnatin tarayya ta amince da kwangilar N158bn ga kamfanin Dangote domin gina tituna daga tashar Lekki Deep Sea zuwa babbar hanyar Shagamu-Benin.
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi daga ranar 29 ga Yuli, 2024. Wannan ya biyo yarjejeniyarta da kwadago.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilin zuwansa fadar shugaban kasar Najeriya inda ya ce ko kusa ba maganar kwasar kudi ba ne ya kai shi 'Aso Rock' a Abuja.
A rahoton nan za ku ji gwamnatin Ahmed Aliyu ta jihar Sakkwato ta zargi jam'iyyar adawa ta PDP da yada karya da daukar nauyin rahotannin kage kan kwangila.
Mutanen Borno sun samu gudumuwar kusan Naira biliyan 5 bayan ambaliyar ruwa. Gwamnan Gombe ya jajantawa Borno da ya ziyarci Shehu, Alhaji Garbai Al’amin Elkanami
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari