Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta samar da ayyukan yi ga matasan kasar nan fiye da miliyan 2 a ɓangaren nishaɗi da fasaha ta ma'aikatar fasaha da al'adu.
A wannan labarin za ku ji cewa kwamitin majalisa wakilai da ke sanya ido kan harkokin gidajen gyaran hali da tarbiyya ya ce ba zai lamunci ha'inci ba.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce an fara biyan yan fansho hakkokinsu wadanda su ka ajiye aiki a shekarar da mu ciki wanda adadin kudin ya kai Naira Biliyan 3.4.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta gaji ayyukan gina tituna 2,064 da ke bangarorin Najeriya da dama daga gwamnatin baya, kuma ana bukatar N16trn don kammala su.
Bayan cika shekaru 70 a duniya, shugaban alkalan Najeriya (CJN), Mai shari'a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya daga aiki, an fara raɗe-raɗen wadda za ta gaje shi.
Shugaba Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar albashi da alawus na ma’aikatan shari’a. A watan Yuni ne majalisar dattawa ta amince da karin kashi 300 ga alkalai.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Esther Walson-Jack a matsayin sabuwar shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya, yayin da Yemi-Esan ta kammala nata aikin.
Dan Bello na ganin ya wayar da kan jama’a, wasu su na zargin ya kawo abubuwan da babu tabbas a cikin bidiyoyin na sa har ana kira cewa ya kamata a cafke shi.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf a Kano ta amince da fitar da N268,160,455.84 domin samar da wasu manyan ayyukan a fadin jihar domin amfanar da jama'a.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari