Labaran Kwallo
Messi na iya komawa Galatasaray a matsayin aro domin buga wasa tare da Victor Osimhen; Messi ya buƙaci buga wasanni 12 ne kawai a Istanbul gabanin gasar kofin duniya
Samuel Chukwueze na jimamin rasuwar mahaifiyarsa a yau 29 ga Janairu, 2026; NFF da NSC sun jajanta masa bayan wannan babban rashi da ya samu iyalan dan wasan.
Kungiyar kwallon kafa ta Besiktas ta tabbatar da mutuwar mahaifin dan wasanta kuma kyaftin din Super Eagles ta Najeriya a hatsarin mota a jihar Delta.
'Yan wasan Najeriya sun fi kowace kasa zama ta 3 a gasar zakarun Afrika da ake yi a Afrika. Najeriya ta zamo ta 3 har sau takwas a gasar zakarun Afrika na AFCON.
A ranar Lahadi, 18 ga watan Janairun 2026 aka kammala buga gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) a Morocco. Akwai kasashen da suka fi lashe kofin a tarihi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce kyautar da Najeriya ta ci yana jinta kamar zinariya, ya ce yan wasan sun nuna jajircewa da karfin zuciya ta 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta yaba da jarumtar da 'yan wasan Super Eagles suka nuna a wasan da suka yi da Morocco. Ta ce 'yan Najeriya na alfahari da su duk da rashin nasara.
Abdulsamad Rabiu BUA zai ba da kyautar $500,000 ga Super Eagles duk da rashin kai wasan karshe na AFCON 2025; Kwankwaso da Peter Obi sun yaba wa kwazon yan wasan.
Najeriya da Morocco za su kece raini a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin Nahiyar Afrika (AFCON), 2025. Legit za ta kawo rahoton wasan kai tsaye.
Labaran Kwallo
Samu kari