Malaman darika
Gwamnan Neja ya kafa kwamitin shura mai mutum 16 da suka hada da manyan malamai. Malaman Izala da Darika sun samu mukaman gwamnati a shiga kwamitin.
Abba Kabir Yusuf ya nada manyan malaman Kano shugabancin majalisar shura domin su rika ba shi shawara. Manyan malaman jihar Kano ke jagorantar majalisar
Sheikh Muyideen Bello ya rasu yana da shekaru 84. Fitaccen malami ne da ya yada addinin Musulunci, yana jan hankalin jama’a kan kyawawan dabi’u da gaskiya.
Kwamishinan Kano, Hon. Sani Auwal Tijjani ya karyata takardar sauke sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga mukamin Khalifan Tijjaniyya na Najeriya.
Gwamnatin Neja ta ce za ta mika rahoto ga jami'an tsaro domin su yi bincike kan wani malamin musulunci da ta dakatar bayan zargin sa da yaɗa 'aƙidar Boko Haram'.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya yi zancen da zai batawa wasu malaman addini rai. Dutsen Tanshi ya soki malaman da suka karbi sarautar Sarkin Musulmi
Gwamnatin Neja ta yi ta'aziyyar rasuwar babban limamin Minna, Sheikh Ibrahim Isa Fari. Limamin shi ne na uku cikin manyan malamai da suka rasu a Arewa a mako 1.
Gogaggen malamin addinin Musulunci, Gwani Muhammad Sani ya rasu a Gombe. Gwamna Inuwa Yahaya da Ibrahim Hassan Dankwambo sun yi jimami rashin malamin Kur'ani.
Sheikh Ibrahim Ahmad Maqary ya soki tsare ƙananan yara saboda zargin cin amanar ƙasa da kifar da gwamnati. Limamin na ganin alkalai da jami’an tsaro sun yi zalunci
Malaman darika
Samu kari