Yan bindiga
Dan ta'adda a Arewacin Najeriya, Bello Turji ya yi magana kan sulhu da ake magana inda ya ce kowa na son zaman lafiya duba da shi ne hanyar ci gaba.
Gwamnatin jihar Katsina na ci gaba da daukar matakai domin kawo karshen matsalar rashin tsaro. Gwamnatin za ta sayo kayan aiki ga hukumomin tsaro.
Wasu mahara dauke da bindiga sun kai hari jihar Kano cikin dare sun harbe wani matashi har lahira. Sun kutsa gidan wani mutum sun sace matansa guda biyu a Kiru.
Tsohon janar din soja, Ishola Williams, ya ba gwamnatin Najeriya shawara kan yadda za ta kawo karshen matsalolin tsaro da suka addabi kasar cikin wata 6.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matafiya sun tsallake rijiya da baya a lokacin da su ka yi arangama da mayakan Boko Haram a jihar Borno, amma sun ji raunuka.
Dakarun sojin Najeriya sun kashe 'yan bindiga 50 bayan gwabza fada da 'yan ta'adda 300 a jihar Neja. 'Yan ta'adda sun kwashi gawar mutanesu a cikin buhu.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris, ya nuna cewa nan ba da dadewa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a sassa daban-daban na Najeriya.
Wasu rahotanni daga jihar Zamfara a Arewa maso Yamma sun tabbatar da cewa hatsabibin dan bindiga ya sake sakin mutane da ya sace akalla guda 142.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi wani kazamin artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar fatattakar miyagun tare da kwato babura.
Yan bindiga
Samu kari