Yan bindiga
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahotannin ake yadawa na cewar masu garkuwa sun shiga dakin kwanan dalibai a jami'ar BUK da ke Kano, ce za ta kara saka ido.
Labari da dumi-dumi ya zo a game da 'yanuwan Nabeeha Al-Kadriyah da ke hannun 'yan bindiga. Dangin wadannan 'yan mata da aka dauke sun tabbatar da fitowarsu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tsaurara tsaro a iyakokin jihar yayin da matsalar tsaro ke kara kamari a yankin Arewa maso Yammacin kasar baki daya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar ɗan sanda ɗaya yayin da suka kai hari caji ofis a wani kauyen karamar hukumar Batsari da je jihar Katsina.
Yan bindiga sun kashe wani Mallam Idris Abu Sufyan, shugaban makarantar sakandare (GSS) Kuriga, karamar hukumar Chukun da ke jihar Kaduna saboda ya yi turjiya.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun bude wuta a babban titin Abuja inda suka yi awon gaba da wani mutum a hanyarsa na zuwa gida.
Tsofaffin sojoji sun taimakawa gwamnatin Bola Tinubu da shawarwarin magance matsalar tsaro, ana sai a samu zaman lafiya a 2024 idan aka dauki maganarsu.
Yan bindiga sun kai farmaki wasu garuruwa a yankin Agatu da ke jihar Benue, sun kashe sojoji biyu da wasu mazauna kauyen a ranar Alhamis, 18 ga watan Janairu.
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji bangaren DSSC don inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Yan bindiga
Samu kari