Yan bindiga
Gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun gana da mai ba Shugaba Tinubu shawara a bangaren tsaro, Nuhu Ribadu yayin da matsalar tsaro ke ci gaba da addabar yankin.
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da dalibai a jihar Kaduna, sun aika da bujayarsunkan kudaden fansan da za a biya kafin yaran su shaki iskar 'yanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar barna. Sun halaka mutum daya da sace wasu mutum takwas a harin.
Ministan Abuja, Nyesom Wike bayan ganawa da mambobin Majalisar Tarayya ya bayyana cewa zai yi wahala a kawo karshen rashin tsaro gaba daya a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta biya ko sisi ba a matsayin kudin fansa na daliban da 'yan bindiga suka sace a Kaduna.
Wasu matafiya a jihar Taraba sun fuskanci hari daga wajen 'yan bindiga masu dauke da muggan makamai. An nemo fasinjoji 15 an rasa bayan aukuwar harin.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane akalla 61 a wani sabon hari da suka kai garin Buda da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna. Yan sanda ba su ce uffan ba.
Miyagun ƴan bindiga sun buƙaci yan uwan da mutanen da suka sace a Gonin Gora su haɗa Naira tiriliyan 40 a matsayin kuɗin fansa da kuma motoci da babura.
Yan bindiga
Samu kari