Yan bindiga
Wasu daga cikin daliban da aka sace a jihar Kaduna sun kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka tafi da su zuwa daji. Gwamna Uba Sani ya tabbatar da hakan.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sanye da kayan sojoji sun kasha mutane hudu tare da raunata wani a garin Abacheke da ke karamar hukumar Ohaji-Egbema ta jihar Imo.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Sokoto. Miyagun 'yan bindigan sun sace almajirai masu tarin yawa a yayin farmakin da suka kai.
Dakarun sojoji sun matsa ƙaimi wajen sun ceto ɗaliban da aka sace a jihsr Kaduna. Sojojin sun gano inda 'yan bindigan suke a cikin kadurgumin daji.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa jihar Katsina ce a sahun gaba a jerin jihohin Arewa maso Yamma da matsalar yan bindiga ta yi wa katutu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta dauko hayar mai shiga tsakani a kokarin da ta ke yi na ganin an sako dalibai da malaman da aka sace kwanan nan a jihar.
Wasu yan bindiga sun kai hari kauyen Mbaikyor Mbalom da ke ƙaramar hukumar Gwer a jihar Benuwai, sun kashe rayukan mutane 17 da daren ranar Alhamis.
Tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki Anguwar Makera karkashin garin Kwasakwasa da ke karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna tare da kashe masallata.
Jama'a sun shiga tashin hankali bayan mahara sun yi ajalin jami'an 'yan sanda hudu a jihar Ebonyi tare da hallaka 'yan matansu biyu yayin harin a birnin Abakaliki.
Yan bindiga
Samu kari