Yan bindiga
An shiga wani irin yanayi bayan 'yan bindiga sun sake ajalin wasu mutane 10 a ƙananan hukumomin Agatu da Gwer ta Gabas da ke jihar Binuwai a Arewacin Najeriya.
Kasa da mako daya da 'yan bindiga suka kai hari yankin Dutse da ke Bwari, babban birnin tarayya Abuja, 'yan bindigar sun sake kai wani sabon harin a daren Talata.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun ƴan bindiga da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun yi ajalin mutum uku a kauyen Nimbo da ke jihar Enugu.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan bindiga ne sun kashe daya daga cikin kodinetocin yakin zaben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa a kofar gidansa da ke Akoko.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya kawo mafita kan yadda za a dakile matsalar tsaron kasar inda ya ce hadin kai ne kadai zai kawo karshenta.
Miyagun 'yan bindiga sun hari a wasu kauyukan jihar Neja inda suka kwashe kayan abinci da sauran kayayyaki masu amfani. Mutanen kauyukan sun tsere.
Gwannatin jihar Katsina ta yi alhinin kisan da 'yan bindiga suka yi wa wani kwamandan sojoji a jihar. Ta bayyana cewa kisan da aka yi masa babban rashi ne ga jihar.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu 'yan ta'adda guda bakwai a yayin wani artabu da suka yi a jihar Sokoto. Sun kwato makamai.
Gwamnatin jihar Kogi ta raba motoci da baburan ga jami'an bijilanti domin saukaka musu zirga-zirga a kokarinsu na magance rashin tsaro a jihar. Za a raba wasu
Yan bindiga
Samu kari