Yan bindiga
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cewa jami'an ta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar.
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara, inda suka hallaka mutum uku da sace wasu.
Wasu yan bindiga sun kai sabon farmaki a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe mutane. Miyagun sun hallaka mutum uku tare da sace wasu takwas.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu da ake zargi da yi wa 'yan bindiga safarar makamai a jihar. Ta kwato bindigu masu yswa.
Akalla 'yan bindiga bakwai ne suka ajiye makaman su tare da mika wuya ga gwamnatin jihar Filato bayan zaman sulhu. An ruwaito su ne ke addabar garuruwan Wase.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai farmaki garin Dutse da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka yi garkuwa da mutane 5.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a wani wurin taro da ke jihar Ogun inda suka hallaka wani malamin jami'ar Babcock tare da sace wasu mutum biyu.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro a jihar Katsina, sun samu nasarar sheke dan bindiga daya da cafke wasu.
Yan bindiga
Samu kari