Yan bindiga
Kakakin majalisar jihar Niger, Abdulmalik Sarkindaji ya bayyana kudirinsa na aurar da marayu 100 daga mazabarsa. Za a daura auren ne ranar 24 ga watan Mayu.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki wani matashi ma'aikacin hukumar FIRS, Khalid Bichi a Maitama da ke birnin Abuja inda suka bindige shi har lahira nan take.
Tsagerun ƴan bindiga sun kai hari kauyen Bilbis, sun kashe mazauna garin da dama da suka haɗa da maza, mata da kananan yara, sn yi masu jana'iza yau Jumu'a.
8|An yi garkuwa da dalibai da dama yayin da 'yan bindiga suka kai hari jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence (CUSTEC) da ke garin Osara a Okene, jihar Kogi.
Biyo bayan yawaitar hare-hare, majalisar wakilai ta yi kira kan samar da jami'an tsaro na musamman kan magance matsalolin 'yan bindiga a yankunan jihar Niger.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun salwantar da ran wani kwamandan rundunar NSCDC a jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan makarantar sakandire a kauyen Adeke da ke jihar Benuwai ranar Talata da daddare, sun jikkata mai gadi ɗaya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata sabon ta'addanci a jihar Zamfara bayan sum hallaka mutum takwas tare da sace manajan banki a wasu hare-hare.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka yi garkuwa da mutane 13 bayan harin da suka kai kauyen Piko, babban birnin tarayya Abuja sun nemi N900m kudin fansa.
Yan bindiga
Samu kari