Yan bindiga
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun sace mutane sama da 100 yayin da suke ibada a coci.
Sanannen malamin addinin Musulunci a jihar Kano, Sheikh Malam Aminu Daurawa, ya yi magana kan kisan ta'addancin da aka yi wa matar aure da yaranta a Kano.
'Ya bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu coci guda uku a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane da dama yayi hare-haren.
Daya daga cikin dattawan jihar Katsina kuma shugaban Katsina Community Security Initiative, Dr Bashir Kurfi ya ce babu wanda zai fito ya ce a saki 'yan bindiga.
Shugaban Karamar Hukumar Ilaje, Maurice Oripenaye, ya yi koka kan sace jigon APC, Emorioloye, yayin da 'yan bindiga suka kai farmaki ofishinsa a Ondo.
Hare-haren makaman Amurka a Sokoto sun janyo cece-kuce, suna barin kungiyar Lakurawa ta yi yunkurin tserewa bayan asarar rayuka da lalacewar kayan aiki.
’Yan bindiga sun kai hari gonar Aqua Triton a Ogunmakin a Ibadan da ke jihar Oyo, inda suka sace wani ɗan India tare da kashe jami’in ’yan sanda.
Wasu matafiya sun taka bam da ake zargin 'yan ta'adda sun dasa a jihar Zamfara. Lamarin ya jawo an samu jikkatar mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari ta'addanci a karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto. Sun kashe mutane tare da raunata bayin Allah.
Yan bindiga
Samu kari