Yan bindiga
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi martani kan zargin da gwamnan jihar Katsina ya yi na cewa jami'an tsaro na hada baki da 'yan bindiga. Ta bukaci ya kawo hujja.
Biyo bayan kashe mutum 50 da yan bindiga suka yi a garin Zurak da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato, an kara samun mutum shida da suka mutu.
Wasu 'yan daba dauke da makamai sun kutsa wajen wani bikin aure a jihar Neja inda suka tafka barna. 'Yan daban sun hallaka wani ma'aikacin lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun farmaki wasu matafiya a jihar Kaduna. A yayin farmakin sun sace jariri da mahaifiyarsa tare da wasu mutanen.
Rundunar yan sanda a jihar Kwara ta bayyana cewa ta kubutar da jariri dan shekaru 2 da mata yan kasuwa su 11 daga hannun masu garkuwa da mutane a cikin jeji.
Wasu gungun 'yan bindiga haye a kan babura sun kaddamar da mummunan hari kan mutanen kauyen Zurak da ke jihar Plateau a jiya Litinin, an kashe mutane 40.
Yan bindiga sun kai hare hare a yankunan Roro, Unguwan Usman, Rumace da Bassa a karamar hukumar Shiroro. Hakan ya tilastawa mutane da dama gudu daga gidajensu.
Yan bindiga sun shiga kauyen Dawaki a kusa da Bwari a Abuja, sun ɗauki mutane da dama amma ƴan sanda sun kai ɗauki kuma ana tsammanin sun ceto mutanen.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar rage mugun iri bayan ta hallaka 'yan bindigan da suka addabi jama'a. An kuma kwato makamai a hannunsu.
Yan bindiga
Samu kari