Yan bindiga
Rundunar ‘yan sanda a jihar Anambra ta ce ta kaddamar da farautar wadanda suka yi garkuwa da Basil Chukwuemeka, wani babban limamin cocin Katolika a jihar.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce wasu matasa da ke harkar crypto ba su san ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya ba.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ci wa gwamnati tuwo a kwarya, Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya yi kira ga kungiyar tarayyar Turai da ta tallafawa Nigeria.
Hatsabiban ƴan bindiga da dama sun rasa rayukansu a jihar Katsina yayin wata mummunan arangama da tsagin ƴan ta'adda a jihar inda da dama suka jikkata.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Inuwa Yahaya ya koka kan yadda matsalar rashin tsaro ta cigaba a yankin Arewa. Ya ce matsalar za ta iya shafan Afirka ta yamma
'Yan bindigar sun kai hari kauyen Benue inda suka bude wuta kan mai uwa da wabi, tare da kashe mutane 11 ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
Ƴan bindiga da Ado Aleiro ya jagoranta sun farmaki sansanin dakarun sojoji inda suka tafka musu barna a jihar Katsina da hallaka guda biyar da jikkata wasu.
An shiga tashin hankali bayan wasu 'yan bindiga sun farmaki ma'aikatan kamfanin simintin Dangote da ke jihar Edo inda suka sace da dama da raunata wasu.
Dakarun sojoji na 'Operation Whirl Punch' sun hallaka wasu hatsabiban 'yan bindiga hudu ciki har da kasurgumin ɗan ta'adda, Dogo Bangaje a jihar Kaduna.
Yan bindiga
Samu kari