Yan bindiga
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya ce kasashen waje ba za su iya magance matsalar ba.
Waau miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kasuwar Daji da ke yankin karamar hukumar Kauran Namoda a jihar Zamfara, sun yi awon gaba da shanu fiye da 500.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya bayyana cewa akwai abubuwan da ke rura wutar matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa dole a tsare iyakokin Najeriya.
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa gwamnatin tarayya ba ta biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane, duk da rade-radin jama’a.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Katsina kuma jigo a jam'iyyar ADC ya yi zargin cewa wata karamar hukuma ta ware kason 'yan bindiga a kasafin kudinta.
'Yan bindiga sun kai hari Neja cikin dare sun kashe matar Sarkin Noman Kebe mai shekara 75. Sun wuce wasu yankuna sun kai hari, inda suka kona gidaje suka sace kaya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Shugabannin al'umma a Sokoto Gabas na ƙorafi kan barazanar hare-hare daga Bello Turji, suna neman gaggawar taimako daga gwamnati bayan tserewar mazauna ƙauyuka.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai hari a Gajit, Sokoto, sun jikkata biyu da sace fiye da 20 abin da ke tayar da hankali kan ta’addanci.
Yan bindiga
Samu kari