Yan bindiga
Gwamnatin jihar Kogi ta nuna takaicinta kan harin da 'yan bindiga suka kai a wata coci. Ta sha alwashin cewa za ta ceto mutanen da 'yan bindigan suka sace.
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a sabon cocin da aka gina kwanakin nan a garin Ejiba, da ke karamar hukumar Yagba West, inda mazauna suka shiga firgici.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya nuna takaicinsa kan harin 'yan bindiga a Kano. Ya bukaci jami'an tsaro su tashi tsaye.
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
'Yan bindiva dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kano. Tsagerun aun yi kisa tare da sace wasu mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya nuna damuwa kan matsalolin rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce lissafo abubuwan da ke rura wutar matsalar.
Rundunar ‘yan sandan Kogi ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace mutane biyu yayin da mutum daya ya tsere a harin da suka kai kan hanyar Isanlu zuwa Idofin.
Rahotanni sun nuna cewa wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace sace mai martaba Ojibara na Bayagan, watau Oba Kamilu Salami, a safiyar ranar Asabar din nan.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya gana da Bola Tinubu a Abuja domin tattauna matsalolin tsaro da cigaba, tare da godewa gwamnati kan ceto daliban GGCS Maga.
Yan bindiga
Samu kari