Yan bindiga
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka tafka sabon ta'addanci. A yayin harin 'yan bindigan sun hallaka mutum shida tare da sace wasu da dama.
Rundunar 'yan sanda a jihar Yobe ta sanar da kama babban dan ta'adda mai suna Haruna Muhammad da ya shahara da kiran mutane yana musu barazanar kisa.
Rahoton da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana yadda aka kai ga hallaka wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a a jihar Kaduna da ke Arewacin kasar.
Yayin da ake ci gaba da bikin sallah, wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wasu mutane a jihar Sokoto da basu ji ba basu gani ba daren Lahadi kamar yadda ya zo.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karrama wasu daga cikin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara kan kwazon da suka nuna wajen yakar 'yan bindiga.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta yi karin haske kan harin da wasu 'yan bindiga suka kai sakatariyar karamar hukumar Ogbaru da ke jihar a ranar Asabar.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga.
Wasu 'yan bindiga da ake ganin masu garkuwa da mutane ne sun yi savuwar aika-aika a jihar Legas. 'Yan bindigan sun sace manajan darakta na kamfani.
Gwamnan Zamfara ya ce sai a kama ‘yan bindiga, amma alkali ya ba da belinsu a kotu. Dauda Lawal Dare ya tabbatar da cewa matsalar rashin tsaro ya fi karfinsa.
Yan bindiga
Samu kari