Yan bindiga
Manoma a kauyen Unguwar Jibo da na Nasarawa-Azzara da ke a karamar hukumar Kachia, jihar Kaduna sun biya 'yan bindiga N6.2m domin a barsu su yi noma.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi nuni da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai samun cikakkun bayanai kan halin da ake cikin dangane da matsalar tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da sababbin hare-haren ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a wasu kananan hukumomi biyu na jihar Katsina.
Wasu yan bindiga su hudu sun kai hari kan jami'an yan sanda a safiyar yau talata inda suka kashe yan sanda biyu da farar hula daya. Mutanen yankin suna zaman dar dar
Yan bindiga sun kai hari garuruwan jihar Katsina inda suka kashe mutane kimanin 22 da 'yan sanda 4. Rundunar NFF ta tabbatar da kai hare-haren tare da karin haske.
'Yan bindiga sun kuma kai hari kan dakarun sojoji inda akalla biyu suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Rafi da ke jihar Niger a jiya Litinin.
Rundunar sojojin kasar nan ta sake samun nasara kan ‘yan ta’adda a jihar Kaduna inda aka fattake su daga yankuna da dama tare da kashe miyagu biyu daga cikinsu.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta yi nasara kan gungun barayi masu garkuwa da mutane tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a dazuka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka miyagun 'yan bindig yayin wani artabu a jihar Kaduna. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga mutum biyar.
Yan bindiga
Samu kari