Yan bindiga
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kashe dan Banga, sun yi garkuwa da ɗan wani mamban majalisar dokokin jihar Sakkwato.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zaton makasa ne sun yi ajalin wasu mambobin kungiyar Yan Bangan jihar Anambra a wata mashaya a yankin karamar hukumar Aguata.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tace ta bankado wani harin ‘yan bindiga a yankin Gatakawa dake karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina. Sun Ceto Mutum 18.
A kalla mutum daya aka bindige yayin da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kutsa titin Gana dake yankin Maitama a babban birnin tarayyar Abuja.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun kama mota dankare da kayan abinci da za a kaiwa ‘yan bindigan dake da maboya a Dangulbi a karamar hukumar Maru ta jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude wasu makarantu 45 daga ciki 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan a ranar Laraba a Gusau.
Rundunar sojin Najeriya ta damke wani soja da ake zargi da satar makamai tare da kaiwa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne. Yana aiki da OPHK Mainok dake Borno.
'Yan bindigan dake rike da 'ya'ya mata biyu na tsohon akanta janar na jihar Zamfara, Abubakar Bala Furfuri da wata 'yar aikin gidansa sun yi barazanar mai da
Lois Azurfa, mai shekaru 21 da kwamandan ‘yan ta’addan da suka sace fasinjojin jirgin kasa ya so aura, ta bayyana irin ukubar da ta sha a hannun ‘yan ta’adda.
Yan bindiga
Samu kari