Aiki a Najeriya
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya karawa wasu hazikan ma’aikatan gwamnati 82 kyautar N42m tare da ba su tabbacin biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Ma’aikatan hukumar NAFDAC sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani kan harkokin jin dadin ma'aikata da karin girma. Sun zayyana bukatun da suke so a biya masu.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta kaddamar da fara rabon Keke Napep mai amfani da gas samfurin CNG domin tallafawa matasan kasar nan don samar da aikin yi.
Bayan gwamnoni sun ki amincewa da mafi karancin albashin N60,000, 'yan Najeriya sun bayyana kuka kan yadda gwamnoni ke kawo koma baya ga ayyukan kasa
Shehu Sani ya ce, bai ga wani abin ruddarwa ga batun karin N2,000 kan tayin da Tinubu ya yiwa ma'aikata na mafi karancin albashi ba a wannan makon da ake ciki.
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
An shafe shekaru kusan 25 kenan rabon da gwamnatin jihar Kuros Ribas ta yi shelar daukar ma’aikata. Lokacin da ake neman karin albashi, gwamna zai rage zaman banza.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ruwan da ke shiga madatsar Alau ne ya fi karfinta, wanda ya sa ta fara neman hanyar fita zuwa cikin gari ta sama.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar manyan ma’aikatan sadarwa (PTECSSAN) ta sanar da cewa za a iya fuskantar tangardar sadarwa bayan da ta shiga yajin aiki.
Aiki a Najeriya
Samu kari