Aiki a Najeriya
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
An shafe shekaru kusan 25 kenan rabon da gwamnatin jihar Kuros Ribas ta yi shelar daukar ma’aikata. Lokacin da ake neman karin albashi, gwamna zai rage zaman banza.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ruwan da ke shiga madatsar Alau ne ya fi karfinta, wanda ya sa ta fara neman hanyar fita zuwa cikin gari ta sama.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar manyan ma’aikatan sadarwa (PTECSSAN) ta sanar da cewa za a iya fuskantar tangardar sadarwa bayan da ta shiga yajin aiki.
A wannan labarin, gwamnatin Ekiti ta rage yawan kwanakin da ma'aikatanta ke zuwa aiki a mako saboda rage radadin karin farashin litar fetur, amma ba ga kowa ba.
Hukumar kula da ayyuka kasuwanci a Najeriya CAC ta ce za ta sa ƙafar wando ɗaya da duk mai sana'ar POS da ya gaza yin rijista kafin cikar wa'adin da ta ɗiba.
A wannan rahoton za ku ji cewa a yunkurin bunkasa safarar kaya a tsakanin jihohin da ba su da teku, Tsandaurin Tsamiya da ke jihar Kebbi ya bude ofishi a Kano.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta samar da ayyukan yi ga matasan kasar nan fiye da miliyan 2 a ɓangaren nishaɗi da fasaha ta ma'aikatar fasaha da al'adu.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce an fara biyan yan fansho hakkokinsu wadanda su ka ajiye aiki a shekarar da mu ciki wanda adadin kudin ya kai Naira Biliyan 3.4.
Aiki a Najeriya
Samu kari