Zaben Shugaban kasan Najeriya
A ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, kotun koli ta tabbatar da nasarar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023.
An fitar da sunayen Alkalan da za su yi hukunci a kotun koli. Atiku Abubakar, Peter Obi da Chichi Ojei ba su gamsa da hukuncin shari’ar kotun zabe ba.
Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi za su san makomarsu a Kotun Koli nan da sa'a 24. Alhamis Kotun Koli za ta yanke hukuncin karar zaben Shugaban kasa.
Magoya bayan Bola Tinubu za su yi murna da hukuncin da aka yi. Kotun mazaba a Amurka ba ta yarda ta tursasawa jami’an gwamnati fitar da bayanai game da Tinubu ba
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Attahiru Jega ya ba da shawarar soke nadin shugaban hukumar da shugaban kasa ke yi don gudun zargi.
Shugaban 'yan taware a NNPP ya ce wasu katti sun zo har sakatariyar jam'iyya da bindiga za a kashe shi kan rikicinsu da Rabiu Kwankwaso wanda ya yi takara a 2023.
Bola Ahmed Tinubu ya na cigaba da fuskantar barazana a kan kujerar shugaban kasa, an ce ya shiga ya fita saboda ya hana Hukumar FBI tona asirinsa.
Babachir David Lawal ya fadi ra’ayinsa a game da zaben shugaban kasa, tsohon sakataren gwamnatin tarayyan ya ce Bola Tinubu ya zo bayan Peter Obi da Atiku Abubakar
Solomon Dalung ya ce masu ba Bola Tinubu shawara su na damalmala lamarin karatunsa. Dalung ya tabbatarwa duniya ya yi karatun digiri a jami’ar Jos.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari