Zaben Shugaban kasan Najeriya
An kawo jerin wasu malaman da za su iya goyon bayan Bola Tinubu a 2027. Ana ganin cewa irinsu Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingirza su sake talla Tinubu a 2027
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yabi kyawawan manufofin da tsohon shugaban kasa a mulkin Soja, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ga kasar nan.
Sanat Orji Kalu ya ce ko yau aka yi zabe yan Najeriya za su zabi APC. Sanatan APC ya fadi dabarar da APC za ta yi wajen shawo kan talakawan Najeriya yayin zabe.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya ce yana kwarewar zama shugaban ƙasa kuma da yiwuwar ya nemi takara idan Bola Tinubu ya hakura da neman tazarce.
Bola Ahmed Tinubu ya fusata da yadda yan kasa ke sayen litar fetur a baya, ya lashi takobin dakatar da tashin farashin litar fetur zuwa N200, sannan zai yi sauki.
Kusa a PDP, Dele Momodu ya dura kan masu sukar takarar Atiku Abubakar takara a zaben 2027.Momodu ya ce Tinubu ya kamata a fara hanawa takara a 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti bai da matsala idan rikicin cikin gidan jam’iyyar adawa ta PDP ta kashe kowa. Ayo Fayose ya koma ‘dan kallo yayin da ake yaki a jam'iyya.
Kwanaki kusan 10 da tafiya Ingila, an ga hotunan shugaba Bola Ahmad Tinubu. Ibrahim Kabir Masari wanda yana cikin na hannun daman ya iya ganawa da shi
An gano gaskiya kan ikirarin da aka yi na cewa Atiku Abubakar ya bayyana goyon bayansu ga gwamnan Bauchi a matsayin dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2027
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari