Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shugaban jam'iyyar SDP na kasa, Shehu Gabam, ya koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke tsangwamar 'yan adawa. Ya ce shugaban kasan ba zai kai labari ba a 2027.
Tun bayan bullar labarin cewa wasu daga cikin Malaman addinin Musulunci a Najeriya za su yi babban karatun Al-Kur'ani, an fara samun rabuwar kai tsakanin malaman.
Tsohon ɗan majalissr tarayya, Hon Tajudeen Yusuf ya ce girman kan Atiku da kuma shiga hurumin Allah inda ya ɗauka dole shi zai ci zaɓe ne ya jawowa PDP faɗuwa.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai mika mulki ba, sai dai a kwata.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana cewa magoya bayan Peter Obi sun so dakile fitowa takarar Bola Ahmed Tinubu, har sun kitsa zanga-zangar #EndSARS.
Tsohon gwmanan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana rawar da ya taka wajen shawo kan Bola Ahmed Tinubu ya amince da nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mista Peter Obi duk wata haɗaka da za a haɗa matukar ba za a tattauna batun ceto Najeriya ba, to kada ma a sanya shi a ciki.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari