Zaben Shugaban kasan Najeriya
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa idan aka bar ƴan Najeriya suka nuna fushinsu kan mulkin APC a 2027, ƴan adawa za su karbi mulki kamar yadda ta faru a Ghana.
Sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Sanata George Akume, ya bukaci 'yan siyasan Arewacin Najeriya da su kawar da tunanin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe.
Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.
Peter Obi na da damar kayar da Tinubu a 2027. Nana Kazaure ta ce farin jininsa ya ƙaru saboda gazawar Tinubu. Matasan sun ƙara goyon bayan Obi sosai.
Sarkin Onitsha watau Obi na masarauyar Onitsha ya ce ya kamata Najeriya ta gwada mace a kujerar shugaban ƙasa, ya ce an yi gwamna mace a jihar Anambra.
Jam'iyyar LP da Peter Obi ke jagoranta da fara shirin karfafa shugabanci a jihohin Najeriya 36. A ranar Juma'a LP za ta kaddamar da shugabanni a jihohi.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Kungiyar matasan Arewa ta bayyana cewa har yanzu yankin na matakin tattaunawa kan sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu a 2027 ko juya masa baya.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana takaicin yadda aka rika yada labarin cewa ya riga mu gidan gaskiya, alhali ya na nan da ransa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari