Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana cewa magoya bayan Peter Obi sun so dakile fitowa takarar Bola Ahmed Tinubu, har sun kitsa zanga-zangar #EndSARS.
Tsohon gwmanan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana rawar da ya taka wajen shawo kan Bola Ahmed Tinubu ya amince da nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mista Peter Obi duk wata haɗaka da za a haɗa matukar ba za a tattauna batun ceto Najeriya ba, to kada ma a sanya shi a ciki.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
Peter Obi ya ce shi bai kwallafa rai a kan lallai sai ya zama shugaban kasa ba amma yana bukatar Najeriya ta gyaru ta hanyar samar da shugabanci mai inganci.
Dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya sanar da shirye-shirye na yin ritaya a matsayin malami a cikin Onitsha, da nufin zama abin koyi da inganta darajar ilimi.
Karamin ministan albarkatun man fetur, Ekperikpo Ekpo ya musanta zargin cewa ya haɗa hannu da Gwamna Umo Eno domin yaƙar shirin tazarcen shugaba Tinubu a 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, sakataren gwamnatin tarayya, George Akume na daga cikin tsofaffin gwamnonin PDP da za su iya goyawa Shugaba Bola Tinubu baya a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari