Zaben Shugaban kasan Najeriya
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Karamin Ministan tsaro, kuma tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana cewa 'yan Arewa su na ganin amfanin mulkin Bola Ahmed Tinubu a fannoni da dama.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa duk da kamun kafa da ta samu labarin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya na yi, ba ta ta bari ya dawo cikinta ba.
Shugaban bankin AfDB, Akinwumi Adesina ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen watsa labarai cewa yana da niyyar neman zama shugaban kasa a zaɓen 2027.
Jam'iyyar LP ta bayyana shirinta na sake tsayar da tsohon gwamnan Anambra, Mr. Peter Obi takarar shugaban ƙasa don kara karawa da Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Bayan tawagar Atiku Abubakar ta gana da Obasanjo, tsagin Gwamna Bala Mohammed sun kara kaimi wajen tallata takararsa a zabrn shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa'i ya amince cewa alakar da ke tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Arewacin Najeriya ta na yin tsami gabanin zaben 2027.
Okonkwo, wanda ya bar LP kwanan nan ya bayyana cewa har yanzu yana kan bakarsa cewa Tinubu, Atiku da Obi su hakura da mulkin Najeriya a zabe na gaba.
A bankado yadda yar gwagwarmaya, Naja'atu Muhammad ke yi wa Malam Nuhu Ribadu kamfen takarar shugaban kasa a shekarar 2011 karkashin jam'iyyar AC.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari