Zaben Shugaban kasan Najeriya
A wannan labarin, za ku ji cewa Kudirin tilasta yin zabe ya tsallake karatu na biyu a majalisa, inda aka ce an bijiro da shi domin karfafa dimokuradiyya.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zargin da ake masa na juyawa Bola Tinubu baya ba gaskiya ba ne, ya ce an masa gurguwar fahimta.
Wike ya nemi PDP ta kai tikitin 2027 Kudu. Ya ce ware tikitin 2023 zuwa Arewa ya haifar da rikici amma ana ganin Wike na kokarin hana Atiku takara a jam'iyyar ne.
Akpabio ya soki Obi kan kalamansa na cewa "aikin 'yan mazan jiya ya tashi a banza". Ya ce Obi ya fara warware rikicin jam'iyyar LP kafin ya nemi shugabancin Najeriya
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya bayyana cewa jam'iyyarsa ta APGA ta amince da Shugaba Bola Tinubu a matsayin ɗan takararta a zaɓen 2027.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya watau CUPP ta caccaki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da cewa ba abin da ya kawo a gwamnatinsa sai wahala da matsi.
Ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya caccaki Daniel Bwala, ya ce kalamansa na nuna APC na tsoron hadakar ‘yan adawa da ke shirin ceto Najeriya.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya shawarci Atiku Abubakar ya haƙura da neman zama shugaban kasa domin babu alamar Allah zai ba shi damar shugabanci.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari