Zaben Shugaban kasan Najeriya
Fabian Ozoigbo ya bar jam'iyyar LP ya koma APC, yana mai yabawa Tinubu kan manufofinsa na tattalin arziki, tare da goyon bayan APC a zaben gwamnan Anambra.
Cif Moses Ayom ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na bukatar zango na biyu domin karisa muhimman ayyaukan gyara da ya fara a Najeriya.
Sanata Orji Uzo Kalu ya shiga majalisar dattawa sanye da riga mai taken “Tinubu a matsayin shugaban kasa, 2027”, ya jaddada cewa APC ba ta tsoron hadakarsu Atiku.
Shugaban matasan jam'iyyar APGA na kasa ya koma mai ba da shawara ga Atiku Abubakar kan zaben 2027. Eze-Onyebuchi Chukwu ya bukaci Atiku ya hakura da takara.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya bayyana cewa yana zargin an daɗe da rubuta sakamakon zaben 2027, ya ce babu sauran dimukuradiyya.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ɗan takarar da ya nemi tikiti a zaɓen 2019, Chief Charles Udeogaranya ya ayyana shirinsa na sake neman takara a zaɓen 2027.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Adewole Adebayo ya bayyana cewa ba zai janye wa Atiku Abubakar takara ba ko da ya yanke shawarar sauyaa sheka zuwa SDP.
Yayin da siyasar 2027 ke ƙara kankama, wasu manyan Arewa ƙarƙashin kungiyar Northern Bridge Builders Forum, sun ce Shugaba Bola Tinubu ne zaɓinsu a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari