Zaben Najeriya
Wasu ’yan siyasar kudancin kasar nan na iya kalubalantar Shugaba Bola Tinubu a 2027. An yi karin haske kan ’yan siyasar da suka hada da Peter Obi da Nyesom Wike.
A wannan labarin, za ku ji tsohon gwamnan Binuwai, Cif Samuel Ortom ya bayyana cewa mahaliccinsa ya ba shi muhimmin sako kan takara a shekarar 2027.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmood Yakubu da ya binciki zarge-zargen rashawa da laifuffukan zabe tsakanin gwamnoni da mataimakansu.
A wannan labarin, za ku karanta cewa jam'iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta bayyana dakatar da yakin neman zaben kananan hukumomi biyo bayan mutuwar matar gwamnan jihar.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce dole sai yan Najeriya sun gyara halinsu kafin kawo karshen magudin zabe a Najeriya, ya ce na'urar zabe ta yi kadan.
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
Wasu ‘yan bindiga sun sace akwatin zabe a Owan ta Yamma yayin zaben gwamnan Edo na 2024, a cewar jigon jam’iyyar PDP, Barista Godwin Dudu-Orumen.
A yau mutane na zaben sabon gwamnan jihar Edo. Gungun kungiyoyi na Nigeria Civil Society Situation Room (NCSSR) sun ce an saye kuri’un talakawa a zaben da burodi.
Zaben Najeriya
Samu kari