Zaben Najeriya
Jam’iyyar PDP a jihar Lagas da dan takararta na gwamna, Olajide Adediran, sun bayyana matsayinsu dangane da nasarar Babajide Sanwo-Olu a kotun zabe.
An yi bincike kan iƙirarin da jigo a jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya yi na cewa hukimar zaɓe ta kashe N355bn kan na'urar tantance masu kaɗa ƙur'ia BVAS.
Tun bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10 zuwa yau, jam'iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun rasa kujerun mambobin majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5.
Kotun sauraran kararrakin zaben gwamna a jihar Zamfara ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal Dare a matsayin zababben gwamna inda ta yi watsi da korafin Bello Matawalle.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin yakin neman zabe a jihar Imo, ya sha alwashin APC za ta lashe zaben da za a yi watan Nuwamba.
Kwamishinan Safiyo a jihar Kano, Adamu Aliyu ya yi barazana ga alkalan kotun zabe a jihar inda ya ce za a shiga masifa idan alkalai su ka juya hukuncin kotun.
Kotun daukaka kara ta rusa nasarar da dan majalisar wakilai, Ndudi Elumelu ya yi na jam'iyyar PDP, kotun ta bai wa Ngozi Okelle ta jamiyyar Labour nasara.
Farfesa Wole Soyinka bai rudu da dumin kirjin magoya bayan Peter Obi ba, ya zargi kusoshin tafiyar LP da yaudarar matasa, su ka rika zanga-zanga a kan zabe
Gwamnan jihar Delta, Mr. Sheriff Oborevwori ya ba Goodnews Agbi mukami a gwamnatinsa. Agbi ba shi ne ‘dan takaran gwamnan farko da ya ja da baya ya karbi mukami ba.
Zaben Najeriya
Samu kari