Zaben Najeriya
Yan siyasa mata da suka fito aka dama da su a zaben shekarar 2023 sun bayar da mamaki. Matan dai sun samu nasara a kujerun siyasa da dama da suka yi takara.
Dan takarar sanata a mazabar Kano ta Tsakiya, Abdulkarim Abdulsalam Zaura ya bayyana cewa ko yanzu aka sake zabe APC ce za ta yi nasara a jihar Kano.
Daga zaben 2023 da ya samar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da kuma rikicin siyasa a wasu jihohi, Legit ta kawo manyan abubuwa 7 da suka shiga tarihin Najeriya.
Omoyele Sowore ya bayyana kadan daga abubuwan da ya yi na tallafawa Peter Obi ya tsira daga tsige shi a shekarun baya da kuma wajen takarar shugaban kasa.
A cewar Zaura, canja kudin da Buhari ya yi ana dab da babban zaben kasar, ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali wanda ya tilasta su juya wa jam'iyyar baya.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi gargadi kan yadda jam'iyyar ke gudanar da mulkinta inda ya ce akwai barazana a 2027.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta rantsar da sabbin kwamishinonin zaɓe wadanda zata tura jihohi bayan majalisar tarayya ta amince da naɗinsu.
Jam'iyyun adawa bakwai ne suka hada kansu karkashin kungiyar hadakar jam'iyyu (CCPP) don kawo karshen mulkin APC a Najeriya. Hakadakar za ta bunkasa dimokuradiyya.
Kungiyar CAGRAM ta sha alwashin nemawa Shugaba Tinubu kuri'u a gabanin zaben 2027 da zai ba shi damar yin tazarce. Hakan ya biyo bayan ayyukan Tinubu a Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari