Zaben Najeriya
Ana shirin fito da wasu sauye-sauye da za a iya kawowa dokar zabe. Da zarar 'yan majalisa sun yi nasara, yadda ake shirya zabe zai canza a Najeriya.
Za a ga yadda tsarin Shugaban kasa da na Firayim Minista yake aiki a Duniya. Wasu ‘yan majalisa sun kawo kudirin canza salon mulki zuwa Firayim Minista
A karshe, Gwamnatin Tarayya ta janye tuhumar da ta ke yi wa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyole Sowore kan zargin cin amanar kasa.
Labour Party ta ƙasa ta sana rda dakatar da Mis Opara sa'o'i kaɗan bayan ta nemi ba'asin inda N3.5bn na sayar da fom suka shiga, ta caccaki shugaban jam'iyya.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC ta ce wasu 'yan daba sun hargiza zaben cike gurbi da jami'an hukumar ke gudanarwa a jihar Enugu, an lalata kayayyakin zabe gaba daya.
A shari'ar hukumar EFCC da Godwin Emefiele aka gano Muhammadu Buhari da Boss Mustapha sun amince a fitar da N2.9bn saboda aikin zaben 2023, yanzu ana kotu.
Kakakin majalisar tarayya, Tajudeen Abbas ya rantsar da 12 daga cikin zababbun mambobi 15 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gabatar a ranar Laraba.
Majalisar wakilan tarayya ta amince da kudirin garambawul ga kundin dokokin zaben Najeriya, a yanzu ya tsallake karatu na farko ya shiga na biyu yau Laraba.
APC, PDP da sauran jam'iyyu sun goge raini a jihohin da aka yi zaben cike gurbi. Jam’iyyar APC ta fi kowa tashi da kujeru masu yawa da aka gudanar a makon jiya.
Zaben Najeriya
Samu kari