Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na shirye-shirye domin gudanar da babban taronta na kasa tun bayan saukar Abdullahi Ganduje daga shugabancinta.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce idan soka ta buɗe damar bayyana manufar takara, zai sanar da jama'a matsayarsa.
A labarin nan, za a ji cewa babban jigo a PDP, C.I.D Maduabum ya sanar da dalilansa na fice wa daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa hadakarADC.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar abokin Muhammadu Buhari, Sarkin Ijebu, Mai Martaba Sikiru Kayode Adetona.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon ɗan takarar gwamnan Jigawa, Malam Aminu Ringim ya ce lokaci ya yi da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai ceto Najeriya.
Sakataren APC na ƙasa, Sanata Ajibola Basiru ya bayyana cewa akwao gwamnonin jam'iyyun adawa da dama da suka nuna sha'awar shigowa jam'iyya mai mulki.
An fara korafi kan sayen motoci da 'yan majalisar jihar Kebbi suka saya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da gwamna Nasir Idris domin zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tunatar da jama'a cewa su zama masu gaskiya, rikon amana kare abin ya rataya a wuyansu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Zaben Najeriya
Samu kari