Zaben Najeriya
Majalisar dokokin ta yi karatu na biyu ga kudirin dokar da zai sauya harkar zabe a Najeriya. Yan Najeriya mazauna ketare za su rika yin zaɓe saboda samuwar kudirin.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gamayyar kungiyar matasa ta Coalition of Nigerian Youth Leaders (CONYL) ta fadi wanda ta ke so ya zama gwamnan Legas.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce ya kamata a kori shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mahmood Yakubu da wasu jami'an hukumar.
A zaben Ondo, alamu sun fara nuna wanda zai zama gwamna wanda zai yi mulki zuwa 2028. Jam'iyyar APC ta sha gaban PDP da kuri'u 200 kafin gama tattara sakamako
Dan takarar SDP a zaben gwamnan jihar Ondo, Otunba Bamidele Akingboye ya kada kuri'arsa inda ya bukaci hukumar INEC da ta tabbatar ta gudanar da sahihin zabe.
Nan da wasu sa'o'i mutanen jihar Ondo da fadin Najeriya za su san wa zai zama gwamna. Mun kawo hanyar da mutum zai bi domin ganin sakamakon kuri’u a zaben Ondo.
Manyan jam'iyyun da hankali ya fi karkata gare su su ne APC, PDP, sai jam'iyyun NNPP da LP da ake ganin za su tabuka wani abu a zaben da zai gudana ranar Asabar.
Ana shirin zaben jihar Ondo, wata kungiyar addini a jihar Osun ta bayyana damuwa kan shirin siyan kuri'u da kuma yaudarar mutane a zaben da za a yi.
Akwai manyan 'yan takara 4 a zaben gwamnan Ondo na 2024,: Lucky Aiyedatiwa (APC), Ajayi Agboola (PDP), Otunba Bamidele Akingboye (SDP), da Sola Ebiseni (LP).
Zaben Najeriya
Samu kari