Zaben Najeriya
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi martani kan jita-jitar cewa ya fadi a mazabarsa a zaben cike gurbi da aka yi jiya Asabar a fadin kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), a kan yadda ta gudanar da zabukan cike gurbin da ta shirya.
INEC ta fitar da sakamakon zabukan cike gurbi da aka gudanar a jihohi daban–daban a Najeriya, a ranar Asabar, inda APC, NNPP, PDP, APGA suka samu nasara.
Hukumar zaben mai zaman kanta, INEC ta bayyana zaben majalisar dokoki a Kaura Namoda ta Kudu a Zamfara wanda bai kammalu ba saboda soke wasu rumfunan zabe.
An ayyana dan takarar jam’iyyar APC, Felix Joseph Bagudu a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbin kujerar majalisar wakilai na Chikun–Kajuru a jihar Kaduna.
Yar takarar jam’iyyar APC, Misis Adesola Ayoola-Elegbeji, ta lashe zaben cike gurbi na majalisar wakilai da aka gudanar a mazabar Remo, jihar Ogun da kuri'u 41,237.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar damke wadansu miyagun matasa dauke da makamai da ake zargin 'yan daba ne a jihar.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta bayyana kudin da aka kwace daga hannun wakilinta ba na sayen kuri'u ba ne, kudin gudanar da harkokin zabe ne.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Bauchi (BASIEC), ga sanya lokacin da za ta gudanar da zaben kananan hukumomi. Ta tsayar da watan Agustan 2026.
Zaben Najeriya
Samu kari