Zaben Najeriya
APC a Kano ta fada sabon bullar sabon rikici bayan an samu baraka a tsakanin shugaban jam'iyyar, Abdullahi Abbas da karamin ministan gidaje, Yusuf Abdullahi Ata.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Wasu daga cikin mazauna Najeriya sun bayyana cewa sukar 'yan adawa za ta yi tasiri a kan gwamantin Bola Ahmed Tinubu ne saboda gaskiya suke fadi.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya tona yadda marigayi Janar Sani Abacha ya shirya kisan MKO Abiola.
Shugaban ECK foundation ya bayyana cewa Najeriya tana cike da matsalolin tattalin arzikin dake bukatar kwarewar tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tuna yadda ya kalubalanci IBB a 1993 bayan lashe zaben Sanata. Tinubu ya ce an yi zaton IBB zai daure shi da ya kalubalance shi.
Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasa Umar Iliya Damagum ya musanta cewa akwai rashin jituwa a tsakaninsa da sabon sakataren jam'iyya na kasa da aka nada.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kogi, Hon. Leke Abejide ya bukaci hadin kan Yarbawa a yankin kan zaben 2027 domin nuna wa Shugaba Bola Tinubu gata.
Zaben Najeriya
Samu kari