Zaben Najeriya
Hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar gwamnatin jam'iyyar APC ya rika yi a baya, tsabar adawa ce irin ta siyasa ba wani abu ba.
Tsagin Ahmed Ajuji na jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa tsagin Agbo Major ba shi da ikon korar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyya domin su ba 'yan jam'iyya ba.
Shugaban bankin raya Afrika (AfDB) kuma tsohon minista a mulkin Goodluck Jonathan, Akinwumi Adesina ya magantu kan takarar shugaban kasa a nan gaba.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce za su buga da Atiku a 2027. Ya ce yana girmama Atiku Abubakar inda yake kiransa da Baba a bayan fage.
Ana zargin wani Farfesa a Akwa Ibom da yada sakamakon zaben da aka gudanar a shekarar 2019 inda kotu a Uyo ta yanke hukuncin daurin shekaru uku kansa.
Mazauna yankin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, sun bayyana cewa rashin wakilci a majalisar dokokin Kano ya na jawo masu koma baya a yankin sosai.
Tsohon dan takarar Shugaban kasa, Atiku Abubakar da zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da nuna alamun karfa-karfa wajen gudanar da babban zabe mai zuwa.
Hadimin Bola Tinubu, Sunday Dare ya bayyana shirin yan adawa domin tunkarar 2027 a matsayin shiririta inda ya ce mai gidansa ya mayar da hankali wurin inganta kasa.
Gwamnonin PDP sun sha alwashin kwace mulki a zaben 2027 mai zuwa. Gwamnonin PDP sun fadi haka ne bayan wani taron gaggawa da suka yi a jihar Delta.
Zaben Najeriya
Samu kari