Zaben Najeriya
Matatar shugaban jam'iyyar APC na kasa, Martina Yilwatda ta fara gangamin tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Ta kira mata su zabi Tinubu.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya aika sako bayan sake lashe zabe. Ya yabawa mutanen jihar kan sake ba shi kuri'un da suka yi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA yana kan gaba a zaben gwamnan Anambra da ratar kuri'u masu yawa kan yan adawa.
Jami'an hukumar INEC sun fara sanar da sakamakon zaben gwamnan Anambra na 2025. Dan takarar jam'iyyar LP da Peter Obi ya goyi baya ya fadi a mazabarsa.
Jami'an hukumar zabe watau INEC sun kusa kammala dora duka sakamakon zaben gwamnan jihar Anambra da aka kada kuri'u ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamba, 2025.
Yayin da ake tsakiyar kada kuri'a a zaben gwamnan jihar Anambra, wata jami'ar zabe ta yanke jiki ta suma. An garzaya da ita asibiti domin duba lafiyarta.
Gwamna Charles Soludo ya zargi wata jam’iyyar adawa da sayen ƙuri’u tsakanin ₦15,000 zuwa ₦20,000, yayin da yake nuna kwarin gwiwa kan nasarar APGA.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya nuna kwarin gwiwar yin nasara a zaben jihar. Soludo ya cika baki kan samun gagarumar nasara.
Sarkin Lagos, Oba Rilwan Akiolu, ya ce tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, ba zai taɓa zama shugaban Najeriya ba duk da kokarin da yake yi.
Zaben Najeriya
Samu kari