Zaben Najeriya
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce sai bayan zaben shugaban kasa a 2026 Bola Tinubu zai sanar da mataimakinsa kan Kashim Shettima.
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana mamakin yadda ake yayata hatsaniyar da ta faru a jihar Gombe, inda aka yiwa Abdullahi Umar Gnaduje ihun bama yi.
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni a Najeriya, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa yan siyasa dake komawa jam'iyyar APC na gujewa bincike ne kawai.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cikakken goyon bayansa ga shugaban kasa Tinubu a zaben 2027, yana mai cewa za su tsaya masa tsayin daka.
Ana ta yada jita-jitar cewa ba a rera taken Najeriya ba a ranar dimukraɗiyya da Bola Tinubu ya ziyarci gamayyar majalisa domin yin jawabi na musamman.
Yayin da ake ranar dimukraɗiyya a kowace ranar 12 ga watan Yuni, dan marigayi MKO Abiola ya bayyana yadda Janar Ibrahim Babangida ya roke su gafara.
Zaben Najeriya
Samu kari