Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Mukhtar Lawal Baloni, ɗaya daga cikin jiga-jigan APC a Kano ya ja dukkanin magoya bayan, kuma sun fice daga jam'iyyar bisa dalilansu.
Dumebi Kachikwu ya yi zargin cewa haɗakar ADC na shirin bai wa tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar damar takara, Peter Obi na neman mafita.
Kamar yadda ya saba, fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya tura gargadi ga Shugaba Bola Tinubu game da wasu yan Arewa saboda zaɓen shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta bayyana shirinta na gudanar da taro domin duba rahoto kan tsarin karba-karba a kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na shirye-shirye domin gudanar da babban taronta na kasa tun bayan saukar Abdullahi Ganduje daga shugabancinta.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce idan soka ta buɗe damar bayyana manufar takara, zai sanar da jama'a matsayarsa.
A labarin nan, za a ji cewa babban jigo a PDP, C.I.D Maduabum ya sanar da dalilansa na fice wa daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa hadakarADC.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar abokin Muhammadu Buhari, Sarkin Ijebu, Mai Martaba Sikiru Kayode Adetona.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon ɗan takarar gwamnan Jigawa, Malam Aminu Ringim ya ce lokaci ya yi da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai ceto Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari