Zaben Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Manyan 'yan siyasa, irinsu Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai sun bar APC da PDP sun koma ADC don kalubalantar Tinubu a 2027. Ana sa ran babban sauyi a siyasar Najeriya.
Dr. Farah Dagogo ya ce kawancen ADC zai iya kayar da APC a 2027 idan aka mai da hankali kan dimokuraɗiyya da haɗin kai, la'akari da rawar da Atiku ke takawa.
Tsohon dogarin marigayi Janar Sani Abacha, Hamza Al-Mustapha, ya ce ba zai shiga hadakar siyasa ba saboda rashin gaskiya da cike da ruɗani da kuma don kai.
Jam'uyyar haɗaka watau ADC na ci gaba da shirye shiryen shirya sahihin zaɓen fidda gwani, Atiku, Obi da Amaechi za su rattaɓa hannu kan yarjejeniya.
Malam Garba Shehu ya ce tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da dama aka gudanar da zaben 2023 cikin adalci da gaskiya wand ya ba Bola Tinubu nasara.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar hamayya ta PDP, Bode Goerge ya bayyana takaicin yadda wasu manyan cikinta ke sauya sheka gabanin 2027.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
Zaben Najeriya
Samu kari